Masu Garkuwa Da Mutane
Auwalu Umar, darektan hulda da jama'a na jami'ar ABU, ya tabbatar da kai harin, inda ya bayyana cewa 'yan bindigar sun dira gidan Farfesan da misalin karfe 12:5
Labari da muke samu ya nuna cewa yan bindiga a babbar birnin tarayya Abuja, sun yi garkuwa da wani limamain cocin katolika a ranar Lahadi, 22 ga watan Nuwamba.
Daya daga cikin majiyar ta bayyana cewa dan majalisar, wanda ke Katsina a lokacin da abin ya faru, ya koma Abuja bayan ya sanar da faruwar lamarin a babban Ofis
Daya daga cikin iyayen daliban jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria, jihar Kaduna, da masu garkuwa da mutane su ka sace a makon da ya gabata, yace wadanda su saceta.
Wasu ‘Yan banga masu sa-kai sun yi nasarar cafke masu satar mutane a hanyar Kogi. Dubu ta cika kamar yadda za a ga masu garkuwa da mutanen sun yi fiki-fiki.
Ta’adin Miyagu a Zamfara ya kai inda ya kai, ana kashe na kashewa. Hakan na zuwa ne bayan an sace Liman da Masallata a Zamfara, daga ciki an kashe wasu mutum 5.
Za ku ji yadda aka bada N500, 000 da lemu kafin a kubutar da Daliban ABU da aka sace. ‘Yan bindiga sun ba wata wanda aka sace kyautar kudi ta saye sabulun wanka
Labari da muke samu ya nuna cewa an sako daliban jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, jihar Kaduna su tara da aka yi garkuwa da su a ranar Lahadi da ta gabata.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta ƙwamushe wani saurayi mai shekaru 24 bisa zargin aikita laifin kisa da garkuwa da wata yariya ƴar shekara takwas, a cewa
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari