Masu Garkuwa Da Mutane
A jiya Lahadi ne Migayu su ka sake damke ‘Dan wasan kwallon Super Eagles da ya yi ritaya C. Obodo. Tsohon Tauraron ya fito bayan kwana 1 a hannun ‘Yan bindiga.
Za ku ji ‘Yan bindiga sun buda wuta ga Matafiya a kan titin Abuja zuwa Kaduna. ‘Yan bindigan sun yi nasarar yin ta’adi ba tare da jami’an tsaro sun kawo doki.
Yan bindiga sun kai mamaya sashen gidajen malamai a makarantar kimiya da fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zariya, sun sace malami da yara 2 sannan suka harbi wani.
Domin kada a cutar da yarinyar, an yaudari mai laifin ta hanyar biyansa rabin kuɗin fansar da ya nema, daga nan kuma aka dinga bin diddiginsa har zuwa inda ya ɓ
Jami'an yan Sandan a Jihar Ogun sun yi nasarar damke wani malami mai suna, Odugbesan Ayodele, bisa zargin garkuwa da dalibinsa mai shekara 8don neman fansa.
Sakataren gwamnatin Amurka ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "an samu gagarumar matsaya da nasara a tattaunawa da gwamnatin Najeriya a taron haɗakar ƙasashe
Kotu ta tsare wasu masu zanga-zangar #EndSARS a gidan kurkuku. ‘Yan Sandan sun fatattaki masu zanga-zangar lumana daga Majalisa a Abuja, sun kai su gaban kotu.
Jaridar Punch ta ce Miyagu sun kutsa har cikin gidan Shugaban Majalisar Adamawa, sun tsere da mutane biyu da aka samu a gidan Iya-Abass da ke garin Mbamba.
Dila wata dabba ce mai matukar wayo da tatsuniyoyi da labarai suka sha fadin cewa saboda tsabar wayonta, bata juya baya idan zata sha ruwa a gulbi ko korama, sa
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari