Masu Garkuwa Da Mutane
za ku ji yadda dakarun Jihohin Kudu maso yamma suka aika mutane 11 lahira a Oyo. A 2020 ne Gwamnonin Yarbawa suka kafa Amotekun domin magance matsalar tsaro.
Rundunar ‘Yan Sanda sun kamo Aljanun da ke yi wa jama’a zamba cikin aminci. Wasu masu ikirarin cewa su Aljanu ne sun fada ragar Jami’an tsaro a Jihar Katsina.
Wani da garkuwa da aka sani da Mohamed Amodu, ya ce sai ya biya 1,555,000 don ya fanshi kansa daga hannun wani dan garkuwar, Buba Babu dan shekara 35 a duniya.
A wani hari da aka kaddamar kan al-ummar jami'ar a ranar 15 ga watan Nuwamba, 2020, an ƙwamushe ɗalibai 9 na jami'ar Ahmadu Bello Zariya, Jihar Kaduna, akan bab
‘Yan bindiga sun kashe mutane, tsere da dabbobi a Garin Dada a yau Juma'a. Yanzu haka an bar Jama’a da kirga ruwan gawa bayan wasu sun shiga jeji, sun tsere.
Dakarun rundunar sojin sama sun kai farmaki mabuyan yan ta'adda da ke yankin karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun yi nasarar kawar da wasun su.
Rundunar tsaro ta ceto kimanin mutum 103 da aka yi garkuwa da su a Katsina, kamar yadda Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana a ranar Juma’a, 8 ga watan Janairu.
Dakarun ‘Yan Sandan Najeriya sun kubuto da mutane rututu da suka fada hannun masu garkuwa a Katsina. Dinbin mutane da ‘Yan bindiga suka sace sun fito a yanzu.
Masu garkuwa da mutane sun yi garkuwa da matan Idris Mohammed, kansila mai wakiltar mazabar Gwako da ke Gwagwalada, guda biyu hade da karin wasu mutane uku a bi
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari