Masu Garkuwa Da Mutane
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya sake yin abin ba yada labari a Duniya, ya nuna bajinta. Wani tsagera ya tare ‘Dan Majalisa a gida, ya bukaci sai ya ba shi kudi.
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun kai mamaya wani gari a karamar hukumar Tafa na jihar Niger, sun kashe mutum daya da sace wasu 5.
Masu garkuwa da mutane sun kai farmaki garin Gwaran da ke karamar hukumar Talatan Mafara da ke jihar Zamfara sun kashe hakimi da sace wasu mutane su takwas.
A wani jawabi, Jama’at Nasril Islam ta soki harin da aka kai a Zabarmari. JNI ta ce zaman lafiya ake bukata a kasar nan ba a fito ana sukar aikin ta’addanci ba.
Dazu mu ka ji Gwamnonin Jihohi za su zauna da nufin a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Kungiyar NGF za ta zauna ne a gobe Ranar Laraba da rana.
An samu ‘Yan bindigan da su ka yi wa Malamin Makaranta yankan-rago. Wasu bata-gari da ba a sansu ba, sun hallaka Malami, an tsince shi cikin jini da karfe 10:00
Wasu gamayyar kungiyoyin arewa sun shawarci al'umman yankin a kan su tashi tsaye su kare kansu ba wai su tsaya jira gwamnati ta basu kariya daga miyagu ba.
Mun gano cewa adadin manoman da Boko Haram ta kashe a jihar Borno ya kai 70. Ita kuwa Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce akalla mutum 110 aka kashe a Zabarmari.
An cafke wasu mutanen Najeriya da suka damfari Bayin Allah a kasashe rututu. Interpol da ‘Yan Sandan gida ne su kayi ram da wadannan hatsabiban ‘Yan Yahoo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari