Manyan Labarai A Yau
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC sun yi wa Malam Nasir Ahmad El-Rufai tambayoyi. Hakan na zuwa ne bayan ya amsa gayyatar da aka yi masa.
Hukumar farin kaya ta DSS ta bayyana cewa ta kwace fasfo na tsohon gwamnan Kadun, Malam Nasir El-Rufai domin gudun kar ya sake guduwa ya bar gida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sako ga 'yan Najeriya kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa gwamnatinsa na kokarin shawo kan matsalar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu. Shugaba Tinubu ya ce yana kokari wajen samar da tsaro.
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya watau NiMet ta yi hasashen aamun guguwa mai hade da kura da hazo a sararin samaniya a Kano da wasu jihohin Arewa.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta ba da tallafi ga 'yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da ta auku.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da tallafin rabon shinkafa don azumin watan Ramadan. Za a raba shinkafar a dukkanin kananan hukumomi 44.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani kwamandan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kwato miliyoyin kudade a hannun 'yan ta'adda.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari