Manyan Labarai A Yau
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan rikicin jam'iyyar PDP. Ya ce baki sun yi kadan su kore shi daga jam'iyyar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun sake kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani dattijo tare da raunata dansa a harin da suka kai.
Daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Neja sun bayyana halin da suka shiga. Sun bayyana cewa 'yan bindigan sun rika yi musu barazana.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna farin cikinsa kan ceto daliban da aka sace a jihar Neja. Ya bukaci jami'an tsaro su kubutar da sauran da ke tsare.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama bayan sun gwabza fada.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a fadar Aso Rock Villa. Ganawar na zuwa ne bayan 'yan majalisa sun koma APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga Goodluck Jonathan a gidansa da ke Abuja. Hadiminsa ya fadi dalilin kai ziyarar.
An yi wata yar dirama a wurin taro a jihar Osun lokacin da uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta gaji da abubuwan da Gwamna Adeleke ke yi a Ille Ife.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari