Manyan Labarai A Yau
Jakadan Iran Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana abin da Amurka da Isra'ila ke son cimmawa ta hanyar kai hare-hare a kasarsa. Ya ce akwa wata manufa.
Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojojin Najeriya a jihar Borno, wadanda suka jawo asarar rayukan kwamandoji.
Wasu sanatoci na jam'iyyar Democrats a kasar Amurka sun bukaci a gudanar da bincike kan wani hari da ake zargin dakarun sojojin kasar sun kai a Iran.
Mayakan kungiyar Hezbollah da ke kasar Lebanon sun yi wa dakarun sojojin Isra'ila kwanton bauna yayin da ake ci gaba da fada. Sun lalata kayan aikinsu.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa kasarsa da hadin gwiwar Isra'ila sun yi nasarar lalata duk wani karfi na Iran, don haka an kusa dakatar da yaki.
Babban basarake, Oluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya aika da sako ga sabon jagoran addinin kasar Iran, Mojtaba Khamenei, biyo bayan nadin da aka yi masa.
Amurka ta nuna damuwa kan wasu hare-hare da Isra'ila ta kai kan kasar Iran. Hare-haren sun jawo alakar manyan kawayen guda biyu na iya samun matsala.
Matatar Dangote da ke jihar Legas ta sake kara farashin kowace litar fetur zuwa N1,175 a matakin sari ga yan kasuwa, ta kuma kara farashin man dizal.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Harin na 'yan ta'addan ya jawo an hallaka kwamandan rundunar sojoji.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari