Manyan Labarai A Yau
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah, ya yi hasashe kan tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnatin jihar Katsina tare da hadin gwiwar wata gidauniya sun shirya gudanar da auren gata. Za a gudanar da auren gatan ne ga mutane 2000 a fadin jihar.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya fitar da sako ga mutanen kasar yayin da aka cika kwana 40 da kisan mahaifinsa, Ali Khamenei.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya yi magana kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP wanda ya kawo rarrabuwar kawuna a cikinta.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun fafata da 'yan ta'adda a jihar Borno. Ta bayyana cewa wasu sojoji sun kwanta dama a harin.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Nafiu Bala, ya jagoranci masu zanga-zanga zuwa hedkwatar hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Manyan Labarai A Yau
Samu kari