Manyan Labarai A Yau
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana cewa akwai abin da ke barazana ga zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Dakarun sojojin Isra'ila sun kai hare-hare masu muni a kasar Lebanon. Hare-haren na sama da aka kai sun jawo asarar rayuka da raunata mutane da dama.
Kasar Iran ta bayyana cewa za ta iya ficewa daga yarjejeniyar tsagaita wuta matukar aka bar Isra'ila ta ci gaba da kai hare-hare kan kasar Lebanon.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun nukiliyar Iran. Donald Trump ya bayyana cewa akwai aikin hadin gwiwa da Amurka za ta yi tare da Iran.
An tabbatar da rasuwaar Kadam Esther Imaguomwanruo, mahaifiya ga mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa bayan fama da jinya, tana da shekaru 95.
Tsohon sanata mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya fice daga jam'iyyar APC. Sanata Kabiru Gaya ya koma jam'iyyar ADC.
Shugaba Trump da gwamnatin Iran sun amince da tsagaita buɗe wuta na makonni biyu. Legit Hausa ta jero abubuwa 10 da ya kamata ku sani game da wannan yarjejeniya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari