Manyan Labarai A Yau
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
‘Yan bindiga dauke da manyan makamai kuma sanye da kayan sojoji sun kashe mutane huɗu tare da jikkata wasu a harin da suka kai Unguwan Lalle a jihar Sokoto.
Peter Obi ya soki salon sadarwar Tinubu, yana mai cewa shugaban ƙasa ya kamata ya riƙa magana kai tsaye da ‘yan Najeriya kan halin da ƙasar ke ciki.
Tsohon SGF, Babachir David Lawal ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen ɗaukar nauyin kamfen ɗin Buhari a 2015 bayan kamfen ɗin ya fuskanci matsalar kuɗi.
Hukumar Kula da Yanayi da Najeriya (NiMet), ta yi hasashen rana, gajimare da tsawa tare da ruwan sama a wasu sassan Najeriya daga Lahadi zuwa Talata.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da shugabannin jam'iyyar Accord sun nuna goyon bayansu ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Mazauna matsugunan Yahudawa 'yan share wuri zauna sun ƙona masallatai biyu da wasu motoci da gonaki a Yammacin Kogin Jordan da Isra’ila ta mamaye.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari