Manyan Labarai A Yau
Mayakan kungiyar Hezbollah sun gwabza fada da sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun samu nasarar hallaka sojojin Isra'ila.
Shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar CAC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sha alwashi kan yakin da ake yi da Iran. Marco Rubio ya ce ba za su taba bari Iran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan wasu muhimman wurare na Amurka da Isra'ila.
Tantiran 'yan bindiga dauke da makami sun kai hari a wani kauyen jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da suka je wurin taron bikin aure.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi martani kan wasu rahotannin da ke cewa ya hakura da shiga harkokin siyasa.
Yakin Amurka, Isra'ila da Iran na ci gaba da daukar zafi a yankin Gabas ta Tsakiya. Rundunar sojojin Iran ta yi ikirarin farmakar sojojin Amurka 500.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani asibiti a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace ma'aikatan lafiya bayan sun yi dirar mikiya a cikin asibitin..
Manyan Labarai A Yau
Samu kari