Manyan Labarai A Yau
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta cafke wani fasto a jihar Rivers kan zargin shirin raba Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, da duniya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rasa daya daga cikin sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Ogoshi Onawa ya bayyana dalilansa na barin PDP.
Wata majiya ta bayyana dalilin da ya jawo sabani tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ubangidansa na siyasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Wasu fasinjoji sun koka kan yadda aka kulle su a jirgin sama tsawon awannibayan jirgin ya gamu da matsala, an karkatar da shi zuwa Abuja daga Kano.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Sabata Dickson ya musanta jita-jitar da ake ydawa cewa ya fice daga PDP zuwa ADC, ya ce ba zai dauki kowane mataki ba sai ya yi shawara
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, Samaila Adamu Burga, ya yi karin haske kan batun sauya shekar Gwamna Bala Mohammed zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi ruwan bama-bamai a maboyar 'yan ta'addan.
Mutanen da ke kan hanyar zuwa wurin Mauludi da 'yan bindiga suka sace a jihar Plateau, sun shaki iskar 'yanci. An sako su ne bayan kwashe kwanaki a tsare.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari