Manyan Labarai A Yau
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya gana da tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta nuna yatsa ga gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta zarge ta da yunkurin shirya mata bita da kulli.
An gurfanar da mutane hudu da ake zargi da kisan Fatima Abubakar da 'ya'yanta shida a unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano, bangaren gwamnati sun shirya.
Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Iran ta fito ta yi martani kan kalaman da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi na cewa tana neman tsagaita wuta.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana a gaban kotu kan bukatar belin da ya nema. Sai dai bayan zaman kotu, jami'an DSS sun cafke shi.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano a zaben 2023, Salihu Tanko Yakasai, ya yi magana kan siyasar Kano. Ya ce Tinubu ba zai iya yin abin da ya yi a Legas ba.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ADC za ta zama makomarss ta gana a siyasance, ya gana da wakilan jam'iyyar a fadar gwamnatin Bauchi.
Jakadan Rasha a Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana inda sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, yake. Ya ce bai fitowa bainar jama'a.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari