Manyan Labarai A Yau
Wani saurayi ya cinnawa budurwarsa wuta ta mutu a kasar Uganda. An tabbatar da mutuwar budurwar ne yar wasan Olympics bayan mafi yawan jikinta ya kone.
Andrew Wynne wanda rundunar 'yan sandan Najeriya ke nema ruwa a jallo ya bayyana cewa ba zai mika kansa ga 'yan sanda ba saboda yana tsoron ya rasa ransa.
Tsohon jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Daniel Bwala, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kori ministocin tsaro, Mohammed Badaru da Bello Matawalle.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare hare a jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka wani jami'in dan sanda tare da kona ofishin 'yan sanda yayin harin.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Edo ta samu koma baya yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan a cikin watan Satumban 2024 da muke ciki.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Yobe wanda ya yi sanadiyyar hallaka rayukan mutane masu yawa.
Majalisar sarakunan gargajiya na Kudancin Najeriya ta yi Allah wadai kan kisan gillar da miyagun 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa.
Wata kotun majistare da ke a birnin Kano ta ba da belin wani dan jarida da aka tsare a gidan gyaran hali kan zargin sukar Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanusi II.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a sakatariyar karamar hukumar Isiala Mbano da ke jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin harin.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari