Manyan Labarai A Yau
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun nukiliyar Iran. Donald Trump ya bayyana cewa akwai aikin hadin gwiwa da Amurka za ta yi tare da Iran.
An tabbatar da rasuwaar Kadam Esther Imaguomwanruo, mahaifiya ga mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa bayan fama da jinya, tana da shekaru 95.
Tsohon sanata mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya fice daga jam'iyyar APC. Sanata Kabiru Gaya ya koma jam'iyyar ADC.
Shugaba Trump da gwamnatin Iran sun amince da tsagaita buɗe wuta na makonni biyu. Legit Hausa ta jero abubuwa 10 da ya kamata ku sani game da wannan yarjejeniya.
Iran ta tabbatar da tsagaita wuta da Amurka a yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, tana mai iƙirarin nasara kan Trump da kuma kare hakkinta na tace nukiliya.
Iran ta mika wa Amurka daftarin sulhu da tsagaita wuta mai dauke da sharuda 10, wanda ya haɗa da buɗe mashigar ruwan Hormuz da daina yaƙi a Lebanon da Yemen.
Dakarun Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun samu nasarar kakkabo makamai masu linzami da jirage marasa matuka na Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar dokokin Kano, Lawan Hussaini ya bayyana cewa babu bukatar ci gaba da shirin tsige Aminu Abdussalam Gwarzo tun da ya ajiye aiki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari