Manyan Labarai A Yau
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya tarbi wasu jiga-jigan jam'iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa APC. Daga ciki har da hadimin Gwamna Abba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokari wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro. Ya ce ya nemi dauki kan matsalar.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya yi martani kan harin da Amurka ta kawo Najeriya. Ya bukaci jama'a su kwantar da hankulansu.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Mataimakin shugaban Majalisr Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano guda biyu kusan lokaci guda.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta fitar da bayanai kan harin bam na kunar bakin wake da aka kai wani masallaci da ke Maiduguri. Ta fadi mutanen da suka rasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2026. Uba Sani ya kafa tarihi inda ya ware kudade masu kauri ga mazabun jihar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari