Manyan Labarai A Yau
Ƴan sandan Ghana sun kama wata mata ɗan Najeriya, Esther Egbuhama, kan zargin gudanar da gidan baɗala a yankin Ashanti. An haramta karuwanci a Ghana.
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa daga muƙaman ministoci a wani gagarumin sauyi da ya faru a yau Talata, 21 ga Afrilu, 2026.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya mika kokon bararsa ga mahukunta a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Trump ya yi rokon ne kafin a fara tattaunawa.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya tuna da dan uwansa da ya rasa ransa a lokacin yaki. Benjamin Netanyahu ya ce yana matukar kewarsa.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
Sanata da ke wakiltar Anambra ta Tsakiya kuma jigo a jam'iyyar ADC mai adawa, Victor Umeh, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da takara a zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa aikin kwaso sinadarin Uranium da Iran ta inganta zai kasance mai matukar wahala wanda zai dauki lokaci.
Zababben Firaministan kasar Hungary, Péter Magyar, ya yi alkawarin cafke Firaministan kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu saboda umarnin ICC kan kisan 'yan Gaza.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari