Manyan Labarai A Yau
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da raunata wasu daban bayan sun farmake su.
Shugaban kwamitin yin sauye-sauye kan dokokin haraji, Taiwo Ayodele, ya yi bayani kan fargabar da mutane ke da ita cewa za a rika cire kudi a asusun banki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbaci kan lokacin fara aiwatar da sabuwar dokar haraji. Ya ce ba gudu ba ja da baya kan lokacin da aka tsara.
Majalisar dokokin Rivers ta ki karbar kyautar Kirsimeti ta N100,000 daga Gwamna Fubara, tana mai zargin gwamnan da saɓa wa dokokin kashe kuɗaɗe da kin mutunta su.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Kotun daukaka kara mai zama a Kano ta bayyana cewa babu wata hujja da za ta kore hukumcin kisa da babbar kotun jiha ta yanke wa AbdulMalik Tanko.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta kama mutane 3,081 da ake zargi da fashi, garkuwa, da daba a 2025, tare da ƙwace makamai da ceto mutane 14, a cewar CP Bakori.
Tsohon sanatan Enugu ta Gabas, Gilbert Nnaji ya fice daga jam'iyyar PDP bayan kwashe shekara 27. Tsohon sanatan ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya fara zawarcin gwamnan jihar Abia, Dr. Alex Otti zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari