Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi yunkurin jawo gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri zuwa jam'iyyar APC. Sai dai, Bukola Saraki, ya yi masa martani.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda ta kaya tsakanin marigayi Muhammadu Buhari da gwamnonin Arewa kan zaben 2023.
Jagoran kungiyar Obidient na kasa, Yunusa Tanko Yakasai, ya bayyana cewa ya kamata Atiku Abubakar, ya marawa Peter Obi baya don zama shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar APC ta maida martani kan zargin da ADC ta yi cewa ana tilastawa ma'aikatan gwamnati rijistar zama yan APC, ta ce wannan zargi karya ce mara tushe.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana bambancin jam'iyyar da sauran jam'iyyun adawa. Ya ce sun fi maida hankali kan wani abu.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya je kaddamar da wank muhimmim aiki a jihar Kaduna. Ya ya yabawa Gwamna Uba Sani kan salon jagorancinsa.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC bayan ya yi murabus daga NNPP. Gwamnan ya yi muhimman nade-nade bayan shiga APC.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari