Manyan Labarai A Yau
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe. Kwankwaso ya ce zai yi nasara.
Jigo a jam'iyyar APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ja kunnen 'yan siyasa kan su daina siyasantar da matsalar rashin tsaron da ta tana addabar kasar nan.
Jam'iyyar APC reshen jihar Anambra ta sanar da cewa ba za ta shiga cikin zaben kananan hukumomin da za a gudanar a jihar ba. Ta dauki matakin zuwa kotu.
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya bayyana cewa babu tabbaci matatar Dangote za ta sanya farashin man fetur ya sauka a kasar nan. NNPCL ya yi karin gaske kan lamarin.
'Yan Najeriya sun bayyana mabanbantan ra'ayoyi kan murabus din da hadimin shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Ajuri Ngelale dai ya je hutu ne daga aikinsa.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa zai kori ma'aikata a jihar. Gwamnan ya musanta cewa yana shirin korar ma'aikata.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya yi sababbin nade nade a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada hadimai mutum 344 wadanda za su taimaka masa a mulki.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa wasu shugabannim al'umma na hada baki da 'yan bindiga domin su yi barna a yankinsu.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Kola Ologbondiyan ya buƙaci shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum, ya yi murabus daga mukaminsa. Ya fadi dalilansa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari