Manyan Labarai A Yau
Peter Obi ya soki kalaman Shugaba Bola Tinubu kan yunwa, yana mai cewa maganar ba ta nuna yadda matsin tattalin arziki ke kara tsananta a Najeriya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce tsarin ‘yan sandan jihohi zai kasance da matakan kariya daga cin zarafi, yayin da sarakuna za su taimaka wajen sa ido.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Alhaji Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan fama da doguwar jinyar rashin lafiya, yayin da Gwamna Nasir Idris ya bayyana alhininsa.
Sanata Aliyu Wadada ya kare gwamnatin Bola Tinubu, yana cewa sai maƙiyin gwamnati ya yi watsi da nasarorin da aka samu a tattalin arzikin Najeriya.
Gwamnan Kebbi Nasir Idris ya ƙirƙiri sabuwar gunduma a Suru tare da ɗaga Mai Unguwar Tarasa zuwa hakimi domin ƙarfafa tsarin masarautun gargajiya a jihar.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya ce gwamnatin tarayya za ta bayyana yadda aka kashe kuɗaɗen da aka ceto bayan cire tallafin fetur da na musayar kuɗaɗen waje.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari