Manyan Labarai A Yau
An gano wani babban makami mai linzami a yankin Mashegu na jihar Neja wanda ake zargin na Amurka ne; jami’an tsaro sun kwashe makamin zuwa Minna a yau don bincike.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane masu yawa zuwa daji.
An fito da wani tsohon bidiyo na gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, yana nuna tsantsar biyayyarsa ga Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ba zai masa butulci ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi, Daniel Bwala, ya yihasashen abubuwan da za su faru da Peter Obi a jam'iyyar ADC a zaben 2027
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya yaba da salon mulkin jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa ita ce jam'iyyar da ta dace da mulkin Najeriya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bukaci sababbin hakiman da su maida hankali wajen inganta rayuwar jama'ar da suke jagoranta, tuni aka raba masu takardun fara aiki.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi kalamai kan masu raina jam'iyyar NNPP, ya ce za su sha mamaki.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya fusata kan hare-haren 'yan ta'adda a jihar Neja. Ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka yi.
Ana ci gaba da tattaunawa kan shirin sauya shekar gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. Majiyoyi sun bayyana dalilinsa na barin NNPP.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari