Manyan Labarai A Yau
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Shugaban karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto, ya koka kan matsalar rashin tsaron da mutanen yankinsa suke fama da ita. Ya yi muhimmin kira ga gwamnati.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti Uduaghan, ta shirya daukaka kara bayan kotu ta umarci ta biya diyyar N1bn a shari'arta da Yahaya Bello.
Kungiyar NDMG-USA ta yi baranzanar maka yan Majalisar Amurka a kotu kan zargin karya da ta jinginawa Sarkin Musulmi da karamin ministan tsaro, Bello Katawalle.
Dakarun rundunar sojojin sama ta Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar lalata maboyar 'yan ta'adda.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Ministan lantarki, Bayo Adelabu, ya yi murabus daga gwamnatin shugaban kasa Bola Ahned Tinubu. Ministan ya yi murabus ne duk da Shugaba Tinubu bai so hakan ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari