Manyan Labarai A Yau
Mutanen da ke kan hanyar zuwa wurin Mauludi da 'yan bindiga suka sace a jihar Plateau, sun shaki iskar 'yanci. An sako su ne bayan kwashe kwanaki a tsare.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga cikin rikicin siyasar jihar Rivers. Hakan na zuwa ne bayan 'yan majalisar dokoki sun fara yunkurin tsige Gwamna Fubara.
Shugaban juyin juya hali na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya aika da sakon gargadi da Shugaba Donald Trump na Amurka. Ya ce zai fadi kasa warwas.
Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa lokaci ya yi da yan siyasa irinsu Atiku za su kauce au ba matasa wuri.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta rubuta takarda a hukumance kuma ta tura ga Gwamna Fubara da kwafinta ga mataimakiyarsa domin sanar da su shirinta na tsige su.
Majalisar Dokokin Legas ta amince da kasafin kuɗin Naira tiriliyan 4.44 na 2026 don ayyukan raya ƙasa, lafiya, da ilimi ƙarƙashin tsarin T.H.E.M.E.S+.
Cikakken bayani kan matakan doka 8 na tsige gwamna a Najeriya, tarihin gwamnonin da aka tsige tun 1999, da matsayar Kotun Ƙoli kan adalcin tsarin tsigewa a yau.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari