Manyan Labarai A Yau
Majalisar dattawan Najeriya ta yabawa jami'an 'yan sanda kan namijin kokarin da suka yi wajen cafke mutanen da ake zargi da kisan matar aure da 'ya'yanta a Kano.
Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a, Jide Ojo, ya yi magana kan abubuwan da za su iya sanya Peter Obi ya fice daga jam'iyyar ADC kafin babban zaben shekarar 2027.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an tsaro na sojoji kwanton bauna a jihar Zamfara. An samu asarar rayuka bayan an gwabza fada tsakanin bangarorin biyu.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Muhammad Aminu Ibrahim Daurawa, ya je ta'aziyya ga magidancin da aka kashe iyalansa. Ya yi masa addu'o'i.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama.
Mazauna unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano sun bayyana cewa su suka fara kai dauki bayan sun ankara da aika aikar da aka yi wa Fatima da yaranta 6 a Kano.
Tsohon sanatan da ke wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai mukin Kano, Ladipo Johnson, ya yi magana kan shirin da Gwamna Abba Kabir Yusuf yake yi na sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Tsohon sanata kuma jagora a jam'iyyar ADC ta jihar Akwa Ibom, Sanata Akpanudoedehe ya bukaci Gwamna Umo Eno ya yi murabus kan rikicin dajin Ekid.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari