Manyan Labarai A Yau
Fubara Dagogi ya bukaci kotu ta soke babban taron APC na lass biss zargin an taiye masa hakkin tsayawa takarar mataimakin shugaban APC na Kudu maso Kudu.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar ne bayan yi masu ruwan wuta.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Najeriya (JAMB) ta amince da maki 150 a matsayin mafi karanci ga masu neman shiga jami'a.
Jam'iyyar APC ta zabi tsarin maslaha wajen fitar da yan takara a wasu jihohi. Wannan tsarin ya sa wasu yan majalisu sun rasa tikitin takara, inda suka bar jam'iyyar.
Allah ya yi wa daya daga cikin maniyyatan da za su tashi zuwa kasar Saudiyya. Maniyyaciyar wadda ta fito daga jihar Taraba ta rasu awanni kafin su tashi.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Aliko Dangote ya nuna sha'awar gina matatar mai ta dala biliyan 17 a Kenya ranar 10 ga Mayu, 2026, bayan ya kwatanta tattalin arzikin Kenya da na Tanzania.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari