Manyan Labarai A Yau
Majiyoyi sun bayyana abubuwan da suka faru kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara. Sun bayyana cewa an kashe farar hula da 'yan ta'adda a harin.
Allah ya yi wa daga daga cikin mahajjatan Najeriya suka ce kasa mai tsarki. Wata mahajjaciya da ta fito daga jihar Nasarawa ta rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.
Jirgin kamfanin Max Air da ya tashi daga Abuja zuwa Katsina ya yi gaggawar sauka bayan samun matsala a inji, fasinjoji sun ce hankalinsu ya tashi.
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara wanda ya kashe farar hula. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Shugaban PRP na kasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi sun yi yunkurin shiga jam'iyyarsu amma aka samu sabani.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sulhunta mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin da Abdullahi Tijjani Gwarzo kan zaben 2027.
Hukumar Hisbah a jihar Zamfars ta bayyana cewa ta cafke wani malami addini a jihar Zamfara. Hisbah ta ce an cafke malamin ne bisa zargin neman maza.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi tsokaci kan batun kai sunansa gaban majalisar Amurka kan zargin take 'yancin addini.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi magana kan batun rikici a kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC. Ya ba da tabbacin cewa an samu 'yar rashin jituwa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari