Manyan Labarai A Yau
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi, ya soki harin da Amurka ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kuskure.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
Dambarwar siyasar jihar Kano na kara zafi, hadimin gwamna Abba ya yi barazanar tona asirin wadanda suka ci amanar kanWa a badakaloli daban-daban.
Kungiyar Northern Youth Frontiers (NYF), ta bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai bayar da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Otunba na Legas kuma Lisa na Ife, Adekunle Ojora, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya kasance mahaifi ga matar tsohon gwamnan Kwara, Bukola Saraki.
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
An kai wa Ilhan Omar hari da allura mai dauke da sinadarin ruwa a Minneapolis; an kama maharin yayin da take sukar hukumar ICE a ranar 27 ga Janairu, 2026.
Bitar lokuta 3 da Shugaba Tinubu ya yi tuntube: a Kaduna (2021), Abuja (2024), da kuma kasar Turkiyya yayin gudanar da ayyukansa na shugaban kasa.
Fadar shugaban kasa ta bayyana abin da ya faru shugaba Bola Ahmed Tinubu har ya kusa faduwa a ziyarar aikin da ya kai a kasar Turkiyya, yana cikin koshin lafiya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari