Manyan Labarai A Yau
Rahotanni sun bayyana cewa jirgin saman ya bata ne dab da zai sauka a yankim bodar Colombia da Venezuela, wanda yan tawaye ke da iko da shi, an fara bincike.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar farmakar kasar Iran kan shirinta na nukiliya. Ya ce dole ne ta gaggauta zama nan teburin tattaunawa.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi, ya soki harin da Amurka ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kuskure.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
Dambarwar siyasar jihar Kano na kara zafi, hadimin gwamna Abba ya yi barazanar tona asirin wadanda suka ci amanar kanWa a badakaloli daban-daban.
Kungiyar Northern Youth Frontiers (NYF), ta bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai bayar da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Otunba na Legas kuma Lisa na Ife, Adekunle Ojora, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya kasance mahaifi ga matar tsohon gwamnan Kwara, Bukola Saraki.
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
An kai wa Ilhan Omar hari da allura mai dauke da sinadarin ruwa a Minneapolis; an kama maharin yayin da take sukar hukumar ICE a ranar 27 ga Janairu, 2026.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari