Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a hukumance. Kashim Shettima da jiga-jigan APC sun karbi gwamnan a hukumance.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamna Uba Sani ya jinjinawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya sa Tudun Biri a shirin sake gina matsugunan mutanen da rigingimu ya shafa a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda masu tayar da kayar baya. Sojojin sun kashe wani babban kwamandan ISWAP.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani gawurtaccen dan daba da aka dade ana nema ruwa a jallo. An cafke 'yan kungiyarsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba gardama kan jita-jitar sauke Muhammadu Sanusi II daga kujera. Ya bayyana wanda zai ci gaba da zama sarki.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makami sun sake kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji da fararen hula yayin harin da suka kai.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta tabbatar da hatsarin wata mota da ke dauke da masu zuwa jana'izar marigayi mataimakin gwamna, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari