Manyan Labarai A Yau
Masu ibada da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna sun shaki iskar 'yanci. Sun bayyana halin da suka shiga yayin da suke tsare a hannun tsagerun.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama na musamman domin girmama marigayin Sanatan Enugu ta Arewa, Okechukwu Ezea wanda ya mutu a watan Nuwamba, 2025.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna alhinininsa kan harin ta'addancin da aka kai a jihar Kwara.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta yi rajista ga wasu sababbin jam'iyyun siyasa. Hukumar ta samu bukatar neman rajista daga wajen kungiyoyi 177.
Tsohon Ministan sadarwa a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Farfesa Ali Isa Pantami ya sabunta rajistar zama dan APC. Ya ce Buhari ya ba shi shawara.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da dokar zabe. Majalisar dattawan ta kuma cimma matsaya kan kudirin neman tura sakamakon zabe ta yanar gizo.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Adamawa, Muhammad Basil, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ja baya da siyasa.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan hare-haren da 'yan bindiga suka kai a jihar Katsina. Ta bukaci a samar da sansanin sojoji a yankunan.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari