Manyan Labarai A Yau
Rigima ta kunno kai a jam'iyyar ADC a jihar Adamawa. Dan takarar kujerar majalisar wakilai, ya yi zargin cewa ana kokarin sauya sakamakon zaben fitar da gwani
Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, ya yi magana kan takaddamarsa da Shugaba Donald Trump. Ya bayyana cewa suna samun sabani amma suna shiryawa.
Tsohon shugaban matasan APC na kasa, Sadiq Abubakar ya bayyana cewa ya samu nasarar lashe tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a inuwar jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake ragargazar Shugaba Bola Tinubu kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fama da ita.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa ya yi kalamai masu kaushi kan firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, yayin wata tattaunawa ta waya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu dalibai a jihar Zamfara. Rundunar 'yan sanda ta yi bayanin yadda lamarin ya auku a cikin dare.
Kungiyar hadin kan yarbawa ta AYDM ta bayyana cewa gwamnonin Kudu Maso Yamma ne suka jawo tabarbarewar tsaron da ya jwo sace daliban makaranta a Oyo.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya yi magana kan alakarsa da Peter Obi. Ya ce saboda tausayi ya yi aiki tare da shi.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya fice daga jam'iyyar ADC tare da raba gari da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari