Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi tsokaci kan batun sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce bayyana amfanin da za a samu.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kalubalanci yunkurin da hukumar EFCC ke yi na kwace masa kadarorinsa. Ya bayyana inda ya samu kudaden.
Wata kungiya a jam'iyyar APC mai suna APC League of Democrats, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kori wasu ministoci guda biyu daga bakin aiki.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi yunkurin jawo gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri zuwa jam'iyyar APC. Sai dai, Bukola Saraki, ya yi masa martani.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda ta kaya tsakanin marigayi Muhammadu Buhari da gwamnonin Arewa kan zaben 2023.
Jagoran kungiyar Obidient na kasa, Yunusa Tanko Yakasai, ya bayyana cewa ya kamata Atiku Abubakar, ya marawa Peter Obi baya don zama shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar APC ta maida martani kan zargin da ADC ta yi cewa ana tilastawa ma'aikatan gwamnati rijistar zama yan APC, ta ce wannan zargi karya ce mara tushe.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana bambancin jam'iyyar da sauran jam'iyyun adawa. Ya ce sun fi maida hankali kan wani abu.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari