Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan Kashim Shettima a wajen taron majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC). Mahalarta taron sun yi masa tafi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake kiran Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan babban birnin tarayya Abuja kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana damuwarsa kan matsayar majalisar dattawa ta kin amincewa da wani bangare na dokar zabe.
Shugaban hukumar alhazan Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya yi murabus kamar yadda rahotanni daban-daban suka tabbatar a daren yau Litinin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Katsina. 'yan bindigan sun kai harin ne kan jami'an tsaron da ke hanyar kai daukin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan batun shiga aljanna. Donald Trump ya bayyana cewa ya yi abubuwa da yake ganin za su sanya ya samu damar shiga.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta amince da dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe wani mutum daya tare da yin awon gaba da Limami da wasu mutane.
Uwargidar shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ya bayyana cewa ba ta taba tunanin samun karramawa daga shugaban Amurka, Donald Trump ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari