Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan shirin da Amurka ta fara na kakabawa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, takunkumi. Ta fito ta kare shi.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya kare matakin da aka dauka na ba da kwangilar aikin titin Kaduna zuwa Abuja. Ya shirya yin murabus idan aka samu matsala.
Tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris ya fara fuskantar wani kalubalen daga hukumar EFCC, an shigar da sababbin tuhume-tuhume shida kansa a kotu.
Dakarun sojojin Najeriya masu yaki da ta'addanci sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai masu yawa a hannunsu.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
A tarihin Najeriya akwai wasu manyan sojojin da aka taba yankewa hukunci kan yunkurin juyin mulki. Wasu daga cikin hukunce-hukuncen an aiwatar da su ta hanyar kisa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Benue. Tsagerun sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sanda tare da fararen hula yayin artabu.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Hukumar NiMet ta bayyana cikakken hasashen yanayin damina, karancin ruwa da farin da za a fuskanta a duka jihohin Najeriya a shekarar 2026,ta ja hankalin manima.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari