Manyan Labarai A Yau
Wata mota dauke da fasinjoji ta taka wani bam da ake zargin 'yan bindiga ne suka dasa shi a jihar Zamfara. Mutane sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Kwamitin majalisar Dajalisar dattawa kan asusun jama'a, ya gudanar da zama a ranar Laraba, 10 ga watan Yunin 2026. Ya cimma matsayar a cafke Mele Kyari.
Wani jirgin saman helikofta na rundunar sojojin Pakistan ya gamu da hatsari. Jirgin saman ya fado bayan ya tashi inda dukkanin mutanen da ke cikinsa suka rasu.
Rahotanni sun nuna cewa malamin ya sa kayn yan bindiga ne domin fadakarwa a wani wasan kwaikwayo da aka saba shiryawa a makarantar a jihar Legas.
Jami'an rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun samu nasarar bindige wasu 'yan bindiga. Sun kuma ceto wasu mutane da suka yi garkuwa da su.
Jagoran jam'iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya yi magana kan makomar kungiyoyin Kwankwasiyya da Obidents. Ya ce suna da muhimmanci a jam'iyyar.
Wasu kungiyoyin 'yan bindiga masu gaba da juna sun barke da fada a jihar Kaduna. Fadan ya jawo an hallaka manyan jagorori guda 4 na 'yan bindiga.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada kalamansa na cewa Iran ba ta da sauran rundunar sojoji. Ya ce ta yi watsi da damar ta tattaunawa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari