Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta sake jaddada cewa har yanzu tsohon Ministan sufuri, Farfesa Isa Ali Pantami, mamba ne a cikinta. Ta ce bai yi murabus ba.
Akalla 'yan sanda uku aka tabbatar da sun rasa rayukansu yayin da motar sulke ta taka bam da ake zargin yan ta'adda ne suka dasa a jihar Zamfara.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya zama dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027. A baya ya nina baya son zama hakan.
Wasu tantiran 'yan bindiga sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe mutane yayin harin wanda suka kai a daren ranar Litinin.
Sanata Adams Oshiomhole ya sake dwo da batun dakatar da Sanata Natasha da Majalisar dattawa ta yi, ya ce akwai wadanda aka yi sa hannunsu na bogi.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ki amincewa da bukatar da Sadiya Umar Farouq ta gabatar mata. Ta ce tsohuwar Ministar ba ta ba da hujja ba.
Dan siyasa daga yankin Kudu maso Gabas, Kenneth Okonkwo, ya janye goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar.
Sadia Sanusi, shugabar kamfanin tsara kayan adon mata ta riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalanta suka tabbatar, ba su fadi abin da ya yi ajalinta ba.
Sakataren yada labarai na jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya yi karin haske kan tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a zaben shugaban kasa na 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari