Manyan Labarai A Yau
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Pantami, ya yi magana kan batun ya taba haramtawa malamai shiga siyasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zuwa fadarsa. Kiran na zuwa ne bayan an yi kashe-kashe a taron APC.
Shugabannin APC na jihar Adamwa sun garzaya har gidan gwamnati, sun gana da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yayin da ake rade-radin zai bar PDP zuwa APC.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa watau NOA ta ce boye kayan abinci da kara farashi ba bisa ka'ida ba zai kara jefa mutane cikin wahala a watan azumin Ramadan.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na sanya hannu a dokar zabe ta shekarar 2026.
Wasu fusatattun mutane sun kai hari kan ofishin hukumar FRSC a Benin. Shugaban hukumar ya yi Allah wadai da harin da ya jawo mutuwar jami'insu daya.
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta sanya lokacin gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, a gaban kotu. DSS na yi masa wasu zarge-zarge.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari