Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani kan zargin yana yunkurin kashe adawa a Najeriya. Shugaba Tinubu ya ce ba wanda yake tursasawa wajen sauya sheka.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta shiga batun ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai. Ta bukaci a kai shi kotu ko a sake shi.
Sabon mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya yi rantsuwar kama aiki. Olatunji Disu ya sha alwashin cewa zai ba 'yan sanda horo.
Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa bam ya fashe a kan titin Gusau zuwa Funtua, babu wanda ya mutu amma lamarin da illata wata motar siminti.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje tare da hallaka rayukan wasu mutane.
Hukumar ICPC mai yaki da cin hanci da rashawa ta fito ta yi martani kan zargin cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya zubar da jini a hannunta.
Babban jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, John Odigie-Oyegun, ya yi karin haske kan harin da aka kai wa Peter Obi. Ya bayyana cewa an raunata mutane.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya ba da tabbaci kan ci gaba da zamansa a jam'iyyar PDP mai adawa. Gwamnan ya ce zai ci gaba da adawa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari