Manyan Labarai A Yau
Tsofaffin kwamishinonin da suka yi aiki a karkashin gwamnatin Abba Kabir Yusuf kafin su yi murabus, sun garzaya kotu kan kwace musu motocin da aka yi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Olawepo-Hashim yayi kira ga Farfesa Joash Amupitan da ya gaggauta yin murabus saboda jadawalin babban zaben 2027.
Rahotanni sun nuna cewa wuta ta kama a wasu sassan fadar Mai Martaba Sarkin Jema'a da ke garin Kafanchan a jihar Kaduna, an fara kokarin kashe wutar
Jam'iyyar adawa ta ADC ta yi watsi da sabon jadawalin zaben da INEC ta fitar kwanan nan, ta ce akwai bangarorin da aka zalunci jam'iyyun adaa da taimakawa APC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta ba da belin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa a shari'ar zargin daukar nauyin ta'addanci.
Alkalin babbar kotun tarayya da ke Abuja ya mayar da fayil din karar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya shigar ga babban alkalin kotun.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi jimami kan rashin da aka samu a jihar. Gwamnan ya yi alhinin rashin da aka yi na shugaban wata hukuma.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya yi nadamar rawar da ya taka wajen kafa jam'iyyar APC a shekarar 2014.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi gargadin cewa gwamnatin jam'iyyar APC na iya kai 'yan Najeriya makura. Ya ce za a iya kawar da ita.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari