Manyan Labarai A Yau
Karamar Ministar babban birnin tarayya Abuja, Dr. Mariya Mahmoud Bunkure, ta nesanta kanta da nade-naden da wani mai ikirarin shi hadimimta ne ya yi.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani ga Peter Obi wamda ke neman Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa kamar yadda Keir Starmer, ya yi.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da sauya sunan babban asibitin Dawakin Tofa zuwa babban asibitin Dr Mahmodu Baffa Yola domin karrama shi.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani samame a maboyar 'yan ta'adda da ke jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato manyan makamai.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari