Manyan Labarai A Yau
Yaron Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Shamsudeen Bala Mohammed, ya rubuta budaddiyar wasika zuwa ga mahaifinsa. Ya ba shi shawarwari kan mulki.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci kungiyar ECOWAS da ta sasanta da kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso wadanda suka fice.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Wasu daga cikin alkalan kotun hukunta manyan laifuffuka ta kasa da kasa (ICC) sun shigar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kara a gaban kotu.
Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan bidiyon da ya nuna wani jami’inta yana shan abin da ake zargin giya ce da neman kudi yayin aikin bincike a kan hanya.
Tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji y daukaka kara bayan kotun ta ba da umrnin kama shi domin bincike kan zarginsa da amfani da takardun bogi.
Gwamnatin Zamfara ta tabbatar da cewa Gwamna Duda Lawal ya amimce da bai wa matasa yn bautar kasa, NYSC alawus, ya yaba da gudummuwar da suke ba da wa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari