Manyan Labarai A Yau
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya zayyano hanyoyi guda shida wadanda suke sanyawa zanga-zangar lumana ta koma tashin hankali.
Fadar shugaban kasa ta fito ta musanta batun wani jawabi da ake cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi inda ya dauki matakan tsuke aljihun gwamnati.
Wasu jagororin jam'iyyar APC a jihar Cross Rivers sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar mai mulki a jihar. Sun tattara kayansu zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan gaza bayani inda yagaggun kudi na N100bn suka yi. SERAP na kuma karar bankin kan wasu zarge-zarge guda biyu.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai farmaki a wani ofishin 'yan sanda da ke jihar. Sun hallaka mutum tare da kona motoci da babura.
Gwamnatin jihar Plateau ta fito ta yi martani kan zargin cewa ta ware N3.9bn domin siyo motocin alfarma ga gwamnan jihar. Ta fadi yadda abin yake.
Gwamnatin tarayya ta tsaurara matakan tsaro a iyakokin kasar nan. Hukumar kula da shiga da fice ta umarci jami'anta da su sanya idanu sosai a lokacin zanga-zanga.
'Yan majalisar dokokin jihar Kebbi guda uku da aka zaba a inuwar jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jihar. Sun samu tarba mai kyau.
Kungiyar 'yan asalin jihar Zamfara ta fasa shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar nan a ranar 1 ga watan Agustan 2024. Ta ce babu tsari mai kyau.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari