Manyan Labarai A Yau
Daliban FUT Minna sun gudanar da zanga-zanga tare da toshe kofar jami’a saboda zargin yawaitar hare-haren fashi da rashin tsaro a wajen makaranta.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya mika sunayen kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar. Ya bukaci a tantance su don amincewa da su.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Borno, Nahum Kenneth Daso, ya bayyana yadda 'yan ta'addan ISWAP suka sace daliban da ke zana jarabawa.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa Ubangiji ya sanar masa yadda za a saki dalibai da malaman da 'yan bindiga suka sace a jihar Oyo.
Sama da mutum 1,300 ne suka mutu a kasashen Turai da suka hada da Faransa, Jamus, Spain da sauransu saboda tsananin zafi da bulla a kasashen a bana.
Uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi martani dangane da sukar da ake yi mata kan bada jarin kasuwa ga mata masu kananan sana'o'i.
Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Shugaba Tinubu ya rantsar da sababbin kwamishinoni 8 na RMAFC da NPC bayan amincewar Majalisar Tarayya, ciki har da wakilai daga jihohi daban-daban.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari