Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bukaci 'yan Najeriya da su tambayi gwamnoni abin da suka yi da kudaden da ake ba su daga asusun gwamnatin tarayya.
Hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta samu gagarumar nasara a yakin da take yi da cin hanci cikin shekara daya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta shirya aiwatar da umarnin kotu wanda ya tilasta takaita zanga-zanga a wasu wurare. Za a fara zanga-zangar ne dai a ranar Alhamis.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa IGP Kayode ya ce rundunar ƴan sanda ba za ta zuba ido tana kallo wasu su tayar da tarzoma a ƙasar nan da sunan zanga zanga ba.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Edo, Funsho Adegboye, ya bayyana cewa za su goyi bayan masu gudanar da zanga-zanga a jihar. Ya kafa musu muhimmin sharadi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin rufe makarantu saboda zanga-zangar da za a fara gudanarwa a fadin kasar nan kan tsadar rayuwa a ranar 1 ga watan Agusta.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna goyon bayansa kan zanga-znaahr da matasa ke shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan daga ranar 1 ba watan Agusta.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Tinubu lokaci. Godswill Akpabio ne ya yi wannan rokon a Abuja.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano, ta sanya lokacin da za ta gudanar da zabe a kananan hukumomi 44 na jihar. Ta kafa sharudda ga 'yan takara.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari