Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci nuna bambancin kabilanci ba a kasar nan. Ya ja kunnen masu yin hakan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da ke zanga-zangar adawa da gwamnatinsa su zo a hau kan teburin sulhu domin a samo mafita.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar Lahadi. Shugaban kasan zai yi jawabin ne yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin kasa.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya fito ya caccaki masu shirya zanga-zanga a jihar kan rashin kin fitowa su jagoranceta. Ya ce hakan ba daidai ba ne.
Jami'an tsaro sun tarwatsa matasan da ke gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja. Jami'an tsaron sun kuma cafke 'yan jaridan da ke wajen.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi martani kan rahotannin da ake yadawa masu cewa ta dakatar da zanga-zangar da ake gudanarwa a fadin kasar nan.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar kawo karshen zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa bai sanya dokar hana fita ba a jihar yayin zanga-zanga.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan matsalar da ke gwamnatinsa yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin kasar nan.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari