Manyan Labarai A Yau
Wani rahito da Jami'ar Paris ta fitar ya nuna cewa jihar Kano ce a matsayi na farko a tsskanin mambobin kungiyar ECOWAS wajen kashe kudi a fannin ilimi.
Kungiyar Kwankwasiyya ta shiga cikin batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce a kai. Ta bukaci gwamnati ta fito ta gayawa 'yan Najeriya gaskiyar lamari.
Majalisar dokoki a kasar Amurka ta yabawa gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma bisa irin kyakkaywan jagorancinsa, ta karrama shi da lambar yabo ta musamman.
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Babbar kotun jihar Kwara ta sanya ranar 22 ga Yulin 2026 domin gurfanar da Bukola Saraki kan zargin bata wa Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq suna da wallafa ƙarya.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana yadda 'yan Yahoo suka kwashe kudin wata mai shari'a.
Shahararriyar jarumar fim, Clarion Chukwurah, ta ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, shawara kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fuskanta a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin da 'yan ta'addan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari