Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta kaddamar da wani shiri wanda zai tsamo miliyoyin mata daga kangin talauci.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet), ta yi gargadi ga wasu jihohin Arewa 11 kan yiwuwar samun cutar sankarau. Ta ba da shawarar matakan da ya kamata a dauka.
Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara kan yakin da Amurka ke yi a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya tabbatar da kashe wani sojan kasarsa a harin da aka kai musu a kasar Iraq tare da raunata wasu da dama.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
Kwamanda a rundunar kare juyin juya hali ta Iran (IRGC), Janar Majid Mousavi, ya bayyana sababbin wuraren da rundunar za ta farmaka a kasar Isra'ila.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai, sun yi nasara kan 'yan ta'addan kungiyar ISWAP. Sojojin sun samu nasarar hallaka wani kwamanda.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari