Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin tarayya ta dauki matakin sanya masu daukar nauyin zanga-zanga cikin jerin wadanda ake nema ruwa ajallo. Za a yi caraf da su da sun shigo Najeriya.
Babban hafsan hafsoshin tsaron kasa, Janar Christopher Musa, ya ja kunnen mutanen da ke daga tutar Rasha yayin zanga-zangar da ake gudanarwa a kasar nan.
Jigo a jam'iyyar PDP kuma tsohon sanata a majalisar dattawa ta tara, Nicholas Tofowomo, ya kare Shugaba Bola Tinubu kan halin da kasar nan ke ciki.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci al'ummar Najeriya da ke Birtaniya da su yi taka tsantsan kan shiga taruka da zanga zanga bayan an fara zanga zanga a Birtaniya.
Dan majalisar da ke wakiltar Doguwa/Tudun Wada a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya caccaki takwaransa na jam'iyyar NNPP, Abdulmumin Jibrin Kofa.
Jami'an tsaro sun dira a kan mutanen da suka fito zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a kasar nan. Sun cafke mutum uku a birnin Abuja.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci a dora alhakin barnar da aka yi a Kano yayin zanga-zanga kan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang, ya sanya dokar hana fita bayan wasu bata gari sun yi sace-sace a shagunan mutane yayin zanga-zanga a jihar.
Tsohon shugaban kasan Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya musanta cewa ya fi son mulkin soja fiye da na dimokuradiyya a kasar nan.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari