Manyan Labarai A Yau
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
An samu fashewar wani bama-bamai a birnin Maiduguri na jihar Borno. Fashewar bama-baman ta auku ne a wasu wurare daban-daban na cikin babban birnin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da cewa shugabar ma'aikatan fadar gwamnatin Amurka, Susie Wills, ta kamu da wata cuta. Ya ce za ta ci gaba da aiki.
Babban jami'in tsaron Iran, Ali Larijani, ya aika da sako ga kasashen Musulmi kam yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Ya jefa musu tambayoyi masu zafi.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa kasar Isra'ila. Makaman sun sauka a wasu wurare da dama na Isra'ila. Makaman sun yi barna a wasu wurare da dama.
Rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fadada. Amurka da Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare kan Iran yayin da take mayar da martani.
Jirgin kasan da ke jigilar fasinjoji a hanyar Abuja zuwa Kaduna ya gamu da hadari. Hukumomi sun fitar da bayanai kan hadarin da ya auku a ranar Litinin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake shan alwashi kan bude mashigar ruwa ta Hormuz. Trump ya mika kokon bararsa ga manyan kasashen duniya.
Jami'an yan sanda sun fara gudanar da bincike bayan wata fashewa da ta auku a bangon wata makarantar Yahudawa a birnin Amsterdam na ƙasar Netherlands.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari