Manyan Labarai A Yau
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe mutane bayan sun rika harbi kan mai uwa da wabi.
Majalisar Dattawa ta fito ta yi magana kan batun amincewa da kasafin kudin N1.3bn na ma'aikatar bogi. Ta bayyana cewa ba ita ce ta sanya kudaden ba.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarni ga hukumar ICPC kan ma'aikatar bogi. Shugaba Tinubu ya umarci a gudanar da bincike tare da kawo masa rahoto.
ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
Hukumar Kashe Gobara ta Kano ta ce gobara 30 ta kashe mutane biyar tare da lalata dukiyar Naira miliyan 120 a watan Yuni, yayin da ta ceto dukiyar miliyan 481.
Wasu manyan kwamandoji a kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun mika wiya ga dakarun sojojin Najeriya. Dakarun sojojin sun samu muhimman bayanai a hannunsu.
Hukumar NIS ta fitar da sabon tsarin sabunta fasfo ga 'yan Najeriya mazauna kasashen waje, tare da bayyana matakan amfani da tsarin kai-da-kai cikin sauki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari