Manyan Labarai A Yau
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya bayyana hakikanin makiyan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kasar nan.
Majalisar wakilai ta fito ta gayawa duniya hakikanin albashin da ake biyan 'yan majalisar duk wata. Majalisar ta ce N900,000 da ake yadawa ba gaskiya ba ne.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri kan wuyar da suke sha sakamakon manufofin da ya kawo a gwamnatinsa. Ya ce sauki na tafe.
Gwamnatin tarayya ta ja kunnen kasashen waje masu goyon bayan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Gwamnatin ta fadi kwakkwaran matakin da za ta dauka.
Wasu 'yan daba a jihar Rivers sun yi yunkurin kawo cikas kan zanga-zangar da ake yi a kan tsadar rayuwa a kasar nan. Sun bugi wasu masu zanga-zanga.
Shugaban hukumar kwastam ya bayyana cewa dage haraji kan shigo da kayayyakin abinci zai fara a sati mai zuwa. Bashir Adeniyi ya ce ana sa ran abinci ya yi sauki.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Aremu Obasanjo, ya bayyana cewa Najeriya ta yi babban kuskure kan yadda take ci gaba da dogaro kan danyen man fetur.
Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi murabus daga mukaminsa.
Wasu daga cikin matasan da ke jagorantar zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a Najeriya sun fada hannun jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS).
Manyan Labarai A Yau
Samu kari