Manyan Labarai A Yau
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fusata kan harin da 'yan ta'adda suka kai a wata kasuwa da ke jihar Neja. Ya umarci jami'an tsaro su farauto tsagerun.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya dage lokacin da ya shirya komawa jam'iyyar APC. Gwamnan ya dage lokacin ne domin ci gaba da wasu shirye-shirye.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun farmaki 'yan bindiga a kan iyakokin Katsina da Kano. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin garkuwa da wasu zuwa cikin daji.
Kungiyar masu ba da shawara na musamman ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, sun yi matsaya kan siyasar jihar. Sun jaddada biyayyarsu ga Gwamna.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan batun sauya sheka. Ya ce zai ci gaba da zama a jam'iyyar NNPP.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke jagoran masu shirya harin bam kan masallacin Maiduguri. An cafke shi ne bayan an kama wasu da ake zargi tun da farko.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta kasa kawar da kai kan zarge-zargen da gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi a kanta.
Wasu al'ummar Musulmi sun yi martani kan yunkurin da Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, yake yi na kawo dauki ga Kiristoci a Najeriya. Sun yi masa gargadi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari