Manyan Labarai A Yau
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ayyana ranar Juma'a, 20 ga watan Maris, a matsayin ranar idin karamar Sallaha a Najeriya.
Rundunar sojojin kasar Isra'ila ta bayyana cewa ta kashe babban Minista a Iran. Rundunar ta bayyana cewa ta kashe Ministan leken asiri na Iran, Esmaeil Khatib.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila. Makaman na Iran sun yi barna mai girma a wasu biranen da ke Isra'ila ciki har da birnin Tel-Aviv.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Mudir Markaz, ya sanar da lokacin gudanar da karamar Sallah. Hakan na zuwa ne kafin Sarkin Musulmi ya ba da sanarwa.
Mahukunta a kasar Iran sun sanar da cafke daruruwan mutane da dama bisa zargin hada baki da Amurka da Isra'ila. Ta bayyana cewa za ta ci gaba da cafke maci amana.
Kasar Oman ta bukaci mutanenta su fara neman jinjirin watan Shawalla na shekarar 1447AH daga ranar Alhamis, 29 ga Ramadan daidai da 19 ga Maris, 2026.
Rundunar tsaron Isra'ila ta tabbatar da kashe wasu manyan jagorori a kasar Iran. Ta kuma bayyan shirin da take yi don ganin bayan Mojtaba Khamenei.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu don bukukuwan karamar Sallah ta shekarar 2026. Ta bukaci a ci gaba da yi wa kasa addu'o'in zaman lafiya.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar III ya bukaci a fara neman jimjirin watan Shawwal, watau watan karamar sallah daga gobe Laraba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari