Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
IMF ya tabbatar da hasashen bunkasar tattalin arzikin Najeriya zuwa 4.1% a 2026, amma ya ce hauhawar farashin kayan masarufi za ta kara talauci da karancin abinci.
Wani lauya daga jihar Kogi ya dauki matakin shari'a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Ministan ayyuka, Dave Umahi, saboda aikin hanyar Abaji-Okene.
An samu barkewar cutar amai da gudawa a wani sansanin 'yan ta'addan ISWAP da ke jihar Borno. Barkewar cutar ta jawo mayaka da dama sun sheka zuwa barzahu.
Hukumar SEMA ta bayyana cewa gwamnatin Jigawa ta fitar da kudaden agajin gaggawa domin tallafawa wadanda ibtila'im guguwa ya shafa a kauyuka 120.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana dalilin da ya sanya bai da farin jini a wajen ma'aikata. Ya ce bai amincewa a kashe kudi a banza.
An samu tashin wata mummunar gobara a gidan shugaban karamar hukumar Ankpa da ke jihar Kogi. Gobarar ta tashi ne lokacin da iyalansa ke cikin gidan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganar cin nasara a yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Shugaba Trump ya bayyana cewa sun yi nasara.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya karbi shugaban karamar hukuma da ya yi murabus zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce jarumai ke komawa ADC.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari