Manyan Labarai A Yau
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa lokaci ya yi da yan siyasa irinsu Atiku za su kauce au ba matasa wuri.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta rubuta takarda a hukumance kuma ta tura ga Gwamna Fubara da kwafinta ga mataimakiyarsa domin sanar da su shirinta na tsige su.
Majalisar Dokokin Legas ta amince da kasafin kuɗin Naira tiriliyan 4.44 na 2026 don ayyukan raya ƙasa, lafiya, da ilimi ƙarƙashin tsarin T.H.E.M.E.S+.
Cikakken bayani kan matakan doka 8 na tsige gwamna a Najeriya, tarihin gwamnonin da aka tsige tun 1999, da matsayar Kotun Ƙoli kan adalcin tsarin tsigewa a yau.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana Gwamna Siminalayi Fubara da da mara tarbiyya, wanda ya sauka daga akalar da aka ba shi gwamnatin jihar Ribas.
Hasashe ya nuna 'yan Najeriya miliyan 141 za su rayu cikin talauci a 2026; fadar shugaban ƙasa ta yi watsi da waɗannan alƙaluma, tare da fadin matakan da aka dauka.
Kwanaki kaɗan bayan sauya shekar Peter Obi zuwa ADC, Datti Baba-Ahmed ya ayyana shiga takarar shugaban ƙasar Najeriya a 2027 ƙarƙashin jam’iyyar LP,
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari