Manyan Labarai A Yau
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Mutum ɗaya ya mutu, bakwai sun jikkata bayan wani ɓangare na sabon ginin Majalisar Dokokin Gombe ya rufta. Gwamna Inuwa Yahaya ya ba da umarnin kan hakan.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
Wani bene mai hawa biyu ya ruguzo a jihar Kano. Benen da ya ruguzo ya jawo sanadiyyar rasa rai tare da raunata wasu mutane. An ceto wasu mutanen.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Rahoton WSL ya nuna cewa matatar Dangote da ke aiki a Najeriya na cikin manyan wadanda suka amfana da yakin da ya gudana tsakanin Amurka da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Babban kwamandan rundunar kare juyin juya hali ta kasar Iran, Birgediya Janar Ahmad Vahidi, ya sha alwashin daukar fansa kan kisan da aka yi wa Ali Khamenei.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari