Manyan Labarai A Yau
Mataimakin shugaban kasan Iran, Mohammed Javad Zarif ya yi murabus daga mukaminsa. Murabus din na sa na zuwa ne kwanaki 11 bayan ya hau kan mulki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Ministar masana'antu, ciniki da zuba jari, Dr. Doris Uzoka Anite, ta nuna takaici kan yadda aka lalata dukiya ta biliyoyin Naira sakamakon zanga-zangar da aka yi.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun yiwa dakarun sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka sojoji hudu a harin da suka kai.
Kasar Libya ta sha gaban Najeriya a cikin jerin kasashen nahiyar Afirika mafi yawan arzikin man fetur. Najeriya ta zo a matsayi na biyu a cikin jerin.
Babban shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya koka kan yadda aka kasa kawo karshen cin hanci da rashawa a kasar nan. Ya ce akwai laifin kiristoci.
Bashir El-Rufai ya yi martani kan batun cewa mahaifinsa zai yi hadaka da Peter Obi na jam'iyyar Labour domin tunkarar babban zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, ya fito ya yiwa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, wankin babban bargo kan sukar da ya yiwa Bola Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari