Manyan Labarai A Yau
Hukumar INEC ta bayyana cewa ikirarin tsagin Nafiu Bala na jam'iyyar ADC cewa ya tura sunayen 'yan takara a zaben 2027 mai zuwa ba gaskiya ba ne.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Ministan ayyuka, David Umahi ya fito ya yi magana kan mutuwar wata ma'aikaciyar jinya a gidansa. Ya ce iyalan marigayiyar za su shigar da kara a kotu.
Wasu fursunoni sun samu nasarar kammala haddar Al-kur'ani a gidan gyaran hali na Kano da ke Kurmawa. An ba su kayayyakin tallafi kan kokarin da suka yi.
Dan takarar gwamnan jihar Legas a karkashin inuwar jam'iyyar ADC mai adawa, Gbadebo Rhodes-Vivour, ya sanar da rasuwar mahafiyarsa. Ya ce za a fadi lokacin jana'iza.
Hukumae zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da shirye-shirye don zaben shekarar 2027. Akwai manyan shari'o'i da za su iya sauya akalar zaben.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna alhininsa kan mutuwar Sanata Lindsey Graham. Sanata Lindsey Graham dai ya bar duniya yana da shekara 71.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari