Manyan Labarai A Yau
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, bai gamsu da shirin shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ba na kawo karshen yaki da Iran. Ya ba da wani umarni.
Firaministan kasar Spain, Pedro Sanchez, ya ragargaji Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu. Ya bayyana cewa yana da mugun nufi kan kasar Lebanon.
Matatar hamshakin dan kasuwa, Aliko Dangote, ta fitar da tataccen man fetur zuwa wasu kasashen Afrika guda biyar. Ta yi hakan ne yayin da ake yakin Amurka, Iran.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta yi martani kan ikirarin shugaban kasar Amurka na fara tattaunawa. Ta bayyana cewa an dade ana cin amanar Iran yayin tattaunawa.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi magana kan batun neman takarar gwamnan jihar Zamfara a zaben 2027. Ya nuna cewa zai marawa Gwamna Dauda baya.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila. IRGC ta bayyana wuraren da ta farmaka.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila yayin da ake ci gaba da fafatawa a Gabas ta Tsakiya. Makaman na Iran sun yi barna a wasu birane.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun yi biris da bukatun da matan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, suka gabatar a kotu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan cire hular Kwankwasiyya. Gwamna Abba Kabir ya nuna cewa lokacin yin hakan bai yi ba tukunna.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari