Manyan Labarai A Yau
Dan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen ya bayyana cewa tawagar Super Eagles ba ta jin dar-dar kan karawa da takwararta ta Morocco a gasar AFCON 2025.
Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Rivers sun janye daga shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara. Sun bayyana dalilin da ya sanya suka yi hakan.
Fitaccen dan jarida a Najeriya kuma daya daga cikin wadanda suka kafa jaridar Newswatch, Yakubu Mohammed ya rasu bayan fama da doguwar jinya a jihar Legas.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan gyaran haraji, Taiwo Oeyedele ya bayyana halin da rayuwarsa ta shiga kan kokarinsa na ganin an gyara tsarin haraji.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta karfafa gwiwar tawagar 'yan wasan Super Eagles kan wasan da su yi da Morocco.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bukaci jama'a ka da su tsaya suna fada da miyagun masu aikata laifuffuka. Ta ce kare rai ya fi tsayawa yin fada.
Gasar AFCON 2025 na ci gaba da gudana a kasar Morocco. Akwai wasu zaratan sababbin matasan 'yan wasa da suka dauki hankula. Akor Adams na Najeriya na cikinsu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya yi martani kan tallafin kayan aikn sojoji da Amurka ta ba Najeriya. Ya ce ya kamata sauran kasashe su taimaka.
Kasar Amurka ta shigo da kayan aiki na sojoji ga dakarun Najeriya. An shigo da kayan aikin ne kwanaki kadan bayan kawo hari kan 'yan tadda a Sokoto.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari