Manyan Labarai A Yau
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kogi. Maharan sun kutsa cikin wata makaranta inda suka yi awon gaba da dalibai masu rubuta jarabawa.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sauya matsaya kan kakaba haraji a mashigar ruwa ta Hormuz. Ya bayyana cewa zai ci gaba da killace tashoshin Iran.
Rahotanni sun nuna cewa mutane sama da 10,000 sun mutu fiye da yadda aka saba a Turai sakamakon tsananin zafin rana da ya afku a ƙarshen watan Yuni.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya bukaci a gudanar da bincike kan zarge-zargen da ake yi wa Femi Gbajabiamila.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wani dan ta'addan ISIS a Borno. Ana ci gaba da gudanar da bincike.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani mai zafi ga Gwamna Seyi Makinde kan batun ceto dalibai da malamai a Oyo. Ta ce yana kokarin sanya siyasa a ciki.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta bayar sa tallafi ga iyalan jami'in dan sandan da ya rasu lokacin da yake bakin aiki.
Mai ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ba boyewa jami'an tsaro yake yi. Adeyemi ya bayyana cewa ana farautar rayuwarsa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari