Manyan Labarai A Yau
Sakamakon yawan kisan al'umma da ake a Gaza, makabartar Falasdinawa ta cika makil har an fara birne gawa a kan gawa kamar yadda wani ma'aikaci ya fada.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa za a sauke Abdullahi Umar Ganduje daga matsayin shugabanta na kasa.
Majalisar dattawa ta fito ta yi magana kan albashin da ake biyan sanatoci duk wata. Majalisar ta bayyana cewa ba N21m ake ba su a matsayin albashi ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yiwa jami'an tsaro kwanton bauna a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da wani jami'in dan sanda a yayin harin.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, kan zargin cewa an sace takardun shari'arsa.
Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Abdulrahman Kawu Sumaila, ya fito ya nuna yatsa ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kan batun albashin sanatoci.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi magana kan zaben jihar Ondo da ke tafe. Gwamna Adeleke ya ce ya ba dan takarar PDP dabarar kayar da APC.
Bayanai na ci gaba da samuwa kan albashin da sanatocin Najeriya ke karba duk wata. Bincike ya nuna cewa duk wata ana biyan sanatoci 99 albashin N2bn.
Hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta tsare shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Jalal Arabi da sakatarensa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari