Manyan Labarai A Yau
Mayakan kungiyar Hezbollah na ci gaba da fafatawa da dakarun sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun raunata sojojin Isra'ila.
Shirye-shirye sun yi nisa domin gudanar da zanga-zangar adawa da salon mulkin gwamnatin Shugaba Donald Trump na Amurka. Mutane da dama za su fito.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro domin zabar shugabanni. APC ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaba.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi babban rashi a rayuwarsa. Mahaifiyar tsohon gwamnan na Kaduna ta riga mu gidan gaskiya.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun fafata sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Sojojin Isra'ila sun fuskanci matsala inda aka kashe wani daga cikinsu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya fito ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun ya taka rawa a tuhumar da aka yi masa a mulkin Buhari.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari