Manyan Labarai A Yau
Musa Garba Kwankwaso ya fito ya kalubalanci binciken da hukumomin yaki da cin hanci da rashawa ke yi masa kan badakalar siyo magunguna a jihar Kano.
An samu barkewar zanga-zanga domin nuna adawa da kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir a jihar Sokoto. Matasan sun yi kone-kone a tituna.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ya bukaci ya fice daga jam'iyyar PDP.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi kauyukan jihar. 'Yan sandan sun kubutar da mutane masu yawa.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayar da belin tsohon shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) Jalal Arabi kan binciken N90bn.
Jam'iyyar APC ta rushe shugabanninta na jihar Benue. APC ta yi hakan ne duk da umarnin kotu da ya hana ta daukar wannan matakin. Jam'iyyar na fama da rikici a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna. 'Yan bindigan a yayin farmakin sun sace matar wani basarake tare da 'ya'yansa guda biyu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara. Ya ce babu batun sasantawa a tsakaninsu.
Ƙungiyar tsofaffin tsagerun Neja Delta sun aika da sakon gargadi ga masu kiraye-kirayen ganin an tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari