Manyan Labarai A Yau
Sojojin Checheniya da ke kasar Rasha sun shirya shiga yakin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Za su taimakawa kasar Iran kan yaki da Amurka.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya yayin da ake yaki.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Sanata Adam Schiff ya fito ya nuna adawarsa kan abin da ya kira yunkurin gwamnatin Amurka na rage kudin kiwon lafiyar jama'a domin samar da kudin yaki da kasar Iran.
Sanatan jam'iyyar Democrat a Amurka, Chris Murphy, ya soki salon yakin da kasarsa ke yi da Iran. Chris Murphu ya ce Amurka na yin rashin nasara a yakin.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun gwabza fada da sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun samu nasarar hallaka sojojin Isra'ila.
Shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar CAC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sha alwashi kan yakin da ake yi da Iran. Marco Rubio ya ce ba za su taba bari Iran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari