Manyan Labarai A Yau
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Muhammad Aminu Ibrahim Daurawa, ya je ta'aziyya ga magidancin da aka kashe iyalansa. Ya yi masa addu'o'i.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama.
Mazauna unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano sun bayyana cewa su suka fara kai dauki bayan sun ankara da aika aikar da aka yi wa Fatima da yaranta 6 a Kano.
Tsohon sanatan da ke wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai mukin Kano, Ladipo Johnson, ya yi magana kan shirin da Gwamna Abba Kabir Yusuf yake yi na sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Tsohon sanata kuma jagora a jam'iyyar ADC ta jihar Akwa Ibom, Sanata Akpanudoedehe ya bukaci Gwamna Umo Eno ya yi murabus kan rikicin dajin Ekid.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa mahaifiyarsa ta rasu a ranar Litinin, 19 ga Janairun 2026.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi tsokaci kan rayuwarsa. Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ba zai tana daina samun yara ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun sace mutane sama da 100 yayin da suke ibada a coci.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari