Manyan Labarai A Yau
Ga wasu matakai biyar na yadda za ka dawo da layin MTN da aka rufe saboda matsalar NIN cikin mintuna biyar ba tare da an je ofishin kamfani ko an sha wahala ba.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
’Yan bindiga da ake zargin ’yan ƙungiyar asiri ne sun kashe kwamandan OSPAC na Omoku da wasu mata uku a wani hari a jihar Rivers da ke yankin Kudu maso Kudu.
Atiku Abubakar ya ce saɓanin bayanan OAGF da CBN kan asusun hukumar PFIPC ya jefa gwamnatin Bola Tinubu cikin babbar matsalar amincewa da gaskiya.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta sanar da 'yan Najeriya kayan da za ta sanya idan har mijinta ya sake samun mulki a karo na biyu.
Hukumar NIHSA ta gargadi Kaduna da jihohi 16 kan yiwuwar ambaliya daga 21 zuwa 27 ga Yulin 2026 tare da bukatar daukar matakan kariya cikin gaggawa.
Ministan tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yi magana kan batun cewa ya yi murabus daga mukaminsa. Ya bayyana mutanen da ke fadin hakan.
Ministan kuɗin Isra’ila, Bezalel Smotrich, ya ce yaƙin Amurka da Iran ya fi amfani ga Isra’ila, yana mai cewa ƙasar ba za ta shiga yaƙin kai tsaye ba.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari