Malaman Makaranta
An yi jana’zar malamin da Magriba a masallacin unguwar Low Cost dake garin Zaria, kamar yadda fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya sanar a shafinsa na Facebook. “Muna addu'ah Allah Ta'ala Ya Jikan Malamin mu Sheikh
Rayuwar wani dalibi, Hassan Faruk, dake karatu a jami’ar koyon noma dake garin Abeokuta a jihar Ogun, ta shiga hatsari bayan ya shiga gasar shan giya da wani abokinsa. Faruk, dalibi dake shekarar sa ta uku a jami’a, ya fadi sumamm
Haka zalika Falana yayi kira ga gwamnati da masu makarantun kudi dasu dage wajen tattauna wa mutanen dake neman koyarwa a makarantunsu, ta hanyar yi musu tambayoyi, a haka zasu gane ko sun san abinda suke yi...
A cewar Dodo, dan Najeriyar ya harzuka tare da daukan wani karfen rodi da ya yi amfani da shi wajen dukan dan sandan a ka saboda ya ture shi bayan ya saba ka’idar bin layi a makabartar. Dodo ya cigaba da cewa nan da nan jami’an ‘y
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito kwamishinan cikin gida na jihar Legas, Abdulhakeem Abdulateef ne ya bayyana haka a ranar Alhamis, 26 ga watan Yuli a yayin taron wata kungiyar addinin Musulunci mai suna Al-Habibbiyah da suka gudanar da
Hukumar inganta fasahar zamani ta kasa (NITDA) da Sheikh Isa Ali Pantami, ke jagoranta ta bude wata cibiyar raya fasahar zamani a jihar Katsina. A wata takardar sanarwa da jami’ar hulda da jama’a ta hukumar NITDA, Hadiza Umar, ta
Fusatattun malaman makarantar sun bayyana cewar tsawon shekaru 12 kenan da gwamnatin jihar Assam dake arewa maso gabashin kasar ta dakatar da biyan malaman makaranta 12,000 albashi. Daga cikin adadin, malamai 3,000 sun yi ritaya
A yau, Litinin, ne kungiyar Izalatul Bid’a waikamatus Sunnah (JIBWIS) ta sanar da cewar gwamnatin jihar Jigawa ta basu kyautar hekta 65 ta fili domin gina jami’ar karatun addini. Da yake sanar da hakan yau a wurin wani taro domin
Unguwannin da suka yi wannan ikirarin su ne; Na’ibawa ‘Yan lemo, ‘Yan Tasi, Mai Kalwa, Wailari, Kwarin Goje da Umarawa, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito. Rahotannin sun bayyana cewar mazauna unguwannin na fama da lalace
Malaman Makaranta
Samu kari